Skip to content
Irmiya 29:12-13

Irmiya 29:12-13

12
Sa’an nan za ku kira gare ni ku zo ku kuma yi addu’a gare ni, zan kuwa ji ku.
13
Za ku neme ni ku kuwa same ni sa’ad da kuka neme ni da dukan zuciyarku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options