Skip to content
Irmiya 26:4-5

Irmiya 26:4-5

4
Ka faɗa musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, in ba ku saurare ni, ku kuma bi dokata, wadda na sa a gabanku ba,
5
in kuma ba ku saurari maganganun bayina annabawa, waɗanda na aika muku sau da sau ba (ko da yake ba ku saurara ba),
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options