Skip to content
Irmiya 23:25-26

Irmiya 23:25-26

25
“Na ji abin da annabawa suna cewa su da suke annabcin ƙarya a sunana. Suna cewa, ‘Na yi mafarki! Na yi mafarki!’
26
Har yaushe wannan zai ci gaba a cikin zukata annabawa masu ƙarya, waɗanda suke annabcin ruɗun tunaninsu?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options