Skip to content
Irmiya 23:23-24

Irmiya 23:23-24

23
“Ni ɗin Allah na kusa ne kawai,” in ji Ubangiji, “ba Allah na nesa ba?
24
Akwai wanda zai iya ɓuya a lungu har da ba zan iya ganinsa ba?” In ji Ubangiji “Ban cika sama da ƙasa ba?” In ji Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options