Skip to content
Irmiya 21:1-3

Irmiya 21:1-3

1
Magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji sa’ad da Sarki Zedekiya ya aiki Fashhur ɗan Malkiya da firist Zefaniya ɗan Ma’asehiya gare shi. Suka ce masa,
2
“Yanzu ka roƙi mana Ubangiji saboda Nebukadnezzar sarkin Babilon yana kawo mana yaƙi. Wataƙila Ubangiji zai yi mana waɗansu abubuwa banmamaki kamar a lokacin baya don yă janye daga gare mu.”
3
Amma Irmiya ya amsa musu ya ce, “Ku faɗa wa Zedekiya cewa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options