Skip to content
Irmiya 13:1-2

Irmiya 13:1-2

1
Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Tafi ka sayo abin ɗamara na lilin ka sha ɗamara da shi, amma kada ka bari yă taɓa ruwa.”
2
Saboda haka na sayo abin ɗamara, yadda Ubangiji ya umarce ni, na kuwa sha ɗamara da shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options