Skip to content
Irmiya 1:13-14

Irmiya 1:13-14

13
Maganar Ubangiji ta sāke zo mini cewa, “Me ka gani?” Na amsa na ce, “Na ga tukunya tana tafasa, tana juyewa daga arewa.”
14
Ubangiji ya ce mini, “Daga arewa za a zubo masifa a kan dukan mazaunan ƙasar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options