Skip to content
Irmiya 1:1-2

Irmiya 1:1-2

1
Kalmomin Irmiya ɗan Hilkiya, ɗaya daga cikin firistoci a Anatot a yankin Benyamin.
2
Maganar Ubangiji ta zo gare shi a shekara ta goma sha uku ta sarautar Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options