Skip to content
Ishaya 9:9-10

Ishaya 9:9-10

9
Dukan mutane za su san shi, Efraim da mazaunan Samariya, waɗanda suke magana da fariya suna kuma ɗaga kai,
10
“Tubalai sun zube a ƙasa, amma za mu sāke gina su da dutse; an sassare itatuwan ɓaure, amma za mu maya su da al’ul.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options