Skip to content
Ishaya 8:1-2

Ishaya 8:1-2

1
Ubangiji ya ce mini, “Ka ɗauki naɗaɗɗen littafi mai girma ka yi rubutu a kai da alƙalami kurum, Maher-Shalal-Hash-Baz.
2
Zan kuma kira Uriya firist da Zakariya ɗan Yeberekiya su zama mini amintattun shaidu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options