Skip to content
Ishaya 43:20-21

Ishaya 43:20-21

20
Namun jeji suna girmama ni, diloli da mujiyoyi ma haka, domin na tanada musu ruwa a hamada da rafuffuka a ƙeƙasasshiyar ƙasa, don a ba da abin sha ga mutanena, zaɓaɓɓuna,
21
mutanen da na yi saboda kaina don su furta yabona.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options