Skip to content
Ishaya 3:4-5

Ishaya 3:4-5

4
“Zan sa ’yan yara su zama shugabanninsu; ’yan yara kurum za su yi mulkinsu.”
5
Mutane za su zalunci juna mutum da mutum, maƙwabci da maƙwabci. Yara za su rena tsofaffi, ƙasƙantacce zai rena mai daraja.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options