Skip to content
Ishaya 3:4-5

Ishaya 3:4-5

4
“Zan sa ’yan yara su zama shugabanninsu; ’yan yara kurum za su yi mulkinsu.”
5
Mutane za su zalunci juna mutum da mutum, maƙwabci da maƙwabci. Yara za su rena tsofaffi, ƙasƙantacce zai rena mai daraja.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options