Skip to content
Ishaya 26:17-18

Ishaya 26:17-18

17
Kamar mace mai ciki da take gab da haihuwa takan yi ta murɗawa tana kuka saboda zafi, haka muka kasance a gabanka, ya Ubangiji.
18
Muna da ciki, mun yi ta murɗewa saboda zafi, amma mun haifi iska. Ba mu kawo ceto ga duniya ba; ba mu haifi mutanen duniya ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options