Ishaya 26:1-3
1
A wannan rana za a rera wannan waƙa a ƙasar Yahuda. Muna da birni mai ƙarfi; Allah yake ceton katanga da kuma kagarunta.
2
A buɗe ƙofofi saboda al’umma mai adalci ta shiga, al’ummar da mai aminci.
3
Za ka kiyaye shi da cikakken salama shi wanda ya kafa zuciyarsa gare ka, domin ya dogara a gare ka.
Settings