Skip to content
Ishaya 25:10-11

Ishaya 25:10-11

10
Hannun Ubangiji zai zauna a kan wannan dutse; amma za a tattake Mowab a ƙarƙashinsa kamar yadda ake tattaka kara a cikin taki.
11
Za su buɗe hannuwansa a cikinsa, yadda mai iyo kan buɗe hannuwansa don yă yi iyo. Allah ya ƙasƙantar da girmankansu duk da wayon hannuwansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options