Skip to content
Ishaya 21:11-12

Annabci a kan Duma (Edom)

Ishaya 21:11-12
11
Abin da Allah ya faɗa game da Duma, Wani ya kira ni daga Seyir, “Mai tsaro, me ya rage a daren? Mai tsaro, me ya rage a daren?”
12
Mai tsaro ya amsa, “Safiya ta gabato, haka kuma dare. In za ka yi tambaya, to, yi tambaya; sai ka sāke zuwa, ka tambaya.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options