Skip to content
Ishaya 2:5-6

Ishaya 2:5-6

5
Ki zo, ya gidan Yaƙub, bari mu yi tafiya a hasken Ubangiji.
6
Ka rabu da mutanenka, gidan Yaƙub. Sun cika da ayyukan sihiri da aka kawo daga Gabas; suna yin duba kamar Filistiyawa suna tafa hannuwa tare da marasa sanin Allah.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options