Skip to content
Ishaya 10:21-22

Ishaya 10:21-22

21
Raguwa za tă komo, raguwar Yaƙub za su komo ga Maɗaukaki Allah.
22
Ko da yake mutanenka, ya Isra’ila, sun zama kamar yashin bakin teku, raguwa ce kurum za tă komo. A ƙaddara hallaka, mai mamayewa da mai adalci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options