Skip to content
Ishaya 1:9-10

Ishaya 1:9-10

9
Da ba a ce Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana raguwar masu rai ba, da mun zama kamar Sodom, da mun zama kamar Gomorra.
10
Ku saurari maganar Ubangiji, ku masu mulkin Sodom; ku kasa kunne ga dokar Allahnmu, ku mutanen Gomorra!
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options