Skip to content
Ishaya 1:24-26

Ishaya 1:24-26

24
Saboda haka Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, Mai Iko nan na Isra’ila, ya furta, “Kai, zan sami hutu daga maƙiyana in kuma yi ramuwa a kan abokan gābana.
25
Zan juye hannuna a kanki; zan wanke ke sarai in fitar da dukan ƙazantarki.
26
Zan maido da alƙalanki kamar yadda suke a dā can, mashawartanki kamar yadda suke da fari. Bayan haka za a ce da ke Birnin Masu Adalci, Amintacciyar Birni.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options