Skip to content
Ibraniyawa 7:21-22

Ibraniyawa 7:21-22

21
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’ ”
22
Saboda wannan rantsuwa, Yesu ya zama tabbacin alkawari mafi kyau.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options