Skip to content
Ibraniyawa 2:14-15

Ibraniyawa 2:14-15

14
Da yake ’ya’yan suna da nama da jini, shi ma sai ya ɗauki kamanninsu na mutum domin ta wurin mutuwarsa yă hallaka wanda yake riƙe da ikon mutuwa, wato, Iblis
15
ya kuma ’yantar da waɗanda dukan rayuwarsu tsoron mutuwa ya riƙe su cikin bauta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options