Skip to content
Ibraniyawa 12:28-29

Ibraniyawa 12:28-29

28
Saboda haka, da yake muna karɓar mulkin da ba ya jijjiguwa, sai mu yi godiya, ta haka kuwa mu yi wa Allah sujada yadda ya kamata, tare da bangirma da kuma tsoro,
29
gama “Allahnmu wuta ne mai cinyewa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options