Skip to content
Ibraniyawa 11:24-25

Ibraniyawa 11:24-25

24
Ta wurin bangaskiya ne Musa, sa’ad da ya yi girma, ya ƙi a kira shi ɗan diyar Fir’auna.
25
Ya zaɓa yă sha wahala tare da mutanen Allah, maimakon yă ji daɗin sha’awace-sha’awacen zunubi na ɗan lokaci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options