Skip to content
Ibraniyawa 10:38-39

Ibraniyawa 10:38-39

38
Amma, “Mai adalcina zai rayu ta wurin bangaskiya. In kuwa ya ja da baya, ba zan ji daɗinsa ba.”
39
Amma mu ba na waɗanda suke ja da baya, su kuma hallaka ba ne, amma na waɗanda suka gaskata, suka kuma sami ceto ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options