Skip to content
Ibraniyawa 10:26-27

Ibraniyawa 10:26-27

26
Ba wata hadayar da za a yi don mutanen da suka yanke shawara su yi ci gaba da yin zunubi da gangan bayan sun sami sanin gaskiya.
27
A maimakon haka za su kasance da babban fargabar hukunci da kuma ta ƙunar wuta wadda za tă cinye abokan gāban Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options