Skip to content
Ibraniyawa 1:7-8

Ibraniyawa 1:7-8

7
Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
8
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options