Skip to content
Ibraniyawa 1:7-8

Ibraniyawa 1:7-8

7
Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
8
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options