ข้ามไปยังเนื้อหา
Ibraniyawa 1:10-11

Ibraniyawa 1:10-11

10
Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
11
Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options