Skip to content
Ibraniyawa 1:10-11

Ibraniyawa 1:10-11

10
Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
11
Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options