Skip to content
Habakkuk 2:9-11

Habakkuk 2:9-11

9
“Kaito ga wanda ya gina masarautarsa da ƙazamar riba don yă kafa sheƙarsa can bisa, don yă tsere wa zama kango!
10
Ka ƙulla lalacin mutane masu yawa, ta haka ka kunyatar da gidanka ka kuma hallaka ranka.
11
Duwatsun katanga za su yi kuka, ginshiƙan katako kuma za su amsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options