Skip to content
Farawa 6:7-8

Farawa 6:7-8

7
Saboda haka Ubangiji ya ce, “Zan kawar da mutum, da dabbobi, da halittu masu rarrafe a ƙasa da kuma tsuntsayen sama waɗanda na halitta, daga doron ƙasa, saboda na damu da na yi su.”
8
Amma Nuhu ya sami tagomashi a gaban Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options