Skip to content
Farawa 50:19-21

Farawa 50:19-21

19
Amma Yusuf ya ce musu, “Kada ku ji tsoro. Ni Allah ne?
20
Kun yi niyya ku yi mini lahani, amma Allah ya nufe wannan ya zama alheri don yă cika abin da yanzu yake faruwa, ceton rayuka masu yawa.
21
Saboda haka, kada ku ji tsoro. Zan tanada muku da kuma ’ya’yanku.” Ya sāke tabbatar musu, ya kuma yi musu magana ta alheri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options