Skip to content
Farawa 49:16-18

Farawa 49:16-18

16
“Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.
17
Dan zai zama maciji a gefen hanya, kububuwa a bakin hanya, da take saran ɗiɗɗigen doki domin mahayinsa yă fāɗi da baya.
18
“Ina zuba ido ga cetonka, ya Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options