Skip to content
Farawa 49:16-18

Farawa 49:16-18

16
“Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.
17
Dan zai zama maciji a gefen hanya, kububuwa a bakin hanya, da take saran ɗiɗɗigen doki domin mahayinsa yă fāɗi da baya.
18
“Ina zuba ido ga cetonka, ya Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options