Skip to content
Farawa 49:16-17

Farawa 49:16-17

16
“Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.
17
Dan zai zama maciji a gefen hanya, kububuwa a bakin hanya, da take saran ɗiɗɗigen doki domin mahayinsa yă fāɗi da baya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options