Farawa 44:8-9
8
Mun ma dawo maka da kuɗin da muka samu a cikin bakunan buhunanmu daga ƙasar Kan’ana. Saboda haka me zai sa mu saci azurfa ko zinariya daga gidan maigidanka?
9
In aka sami wani daga cikin bayinka da shi, zai mutu; sai sauran su zama bayin mai girma.”