Skip to content
Farawa 23:3-4

Farawa 23:3-4

3
Sai Ibrahim ya tashi daga gefen matarsa da ta mutu, ya yi magana da Hittiyawa. Ya ce,
4
“Ni baƙo ne, kuma baƙo a cikinku. Ku sayar mini da wani wuri yă zama wurin binnewa a nan, domin in binne mataccena.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options