Skip to content
Farawa 2:16-17

Farawa 2:16-17

16
Ubangiji Allah ya umarci mutumin ya ce, “Kana da ’yanci ka ci daga kowane itace a cikin lambun,
17
amma kada ka ci daga itacen sanin abin da yake mai kyau da abin da yake mugu, gama a ranar da ka ci shi, lalle za ka mutu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options