मुख्य मजकुरावर जा
Farawa 19:4-5

Farawa 19:4-5

4
Kafin suka shiga barci, sai ga dukan mutane, ƙanana da manya daga kowane ɓangare na birnin Sodom, suka kewaye gidan.
5
Suka kira Lot, suka ce, “Ina mutanen da suka zo wurinka a daren nan? Fito mana da su waje domin mu kwana da su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options