Skip to content
Farawa 17:5-6

Farawa 17:5-6

5
Ba za a ƙara kiranka Abram ba; sunanka zai zama Ibrahim, gama na mai da kai uban al’ummai masu yawa.
6
Zan sa ka azurta sosai, zan yi al’ummai daga cikinka, sarakuna kuma za su fito daga cikinka,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options