Lumaktaw sa nilalaman
Farawa 17:1-2

Farawa 17:1-2

1
Sa’ad da Abram ya yi shekaru 99, sai Ubangiji ya bayyana a gare shi ya ce, ni “Ni ne Allah Maɗaukaki, ka yi tafiya a gabana ka kuma zama marar abin zargi.
2
Zan tabbatar da alkawarina tsakanina da kai, zan kuma ƙara zuriyarka ta yi yawa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options