Skip to content
Farawa 1:16-19

Farawa 1:16-19

16
Allah ya yi manyan haskoki biyu, babban hasken yă mallaki yini, ƙaramin kuma yă mallaki dare. Ya kuma yi taurari.
17
Allah ya sa su a sararin sama domin su ba da haske a duniya,
18
su mallaki yini da kuma dare, su kuma raba haske da duhu. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
19
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta huɗu ke nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options