Skip to content
Galatiyawa 1:11-12

Galatiyawa 1:11-12

11
Ina so ku sani ’yan’uwa, cewa bisharar da nake wa’azi, ba mutum ne ya ƙago ta ba.
12
Ban karɓe ta daga wurin wani mutum ba, ba a kuma koya mini ita ba, a maimako, na karɓe ta, ta wurin wahayi daga Yesu Kiristi ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options