Skip to content
Ezra 2:59-60

Ezra 2:59-60

59
Waɗannan mutanen ne suka zo daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addan da Immer, amma ba su iya nuna ainihin tushensu daga Isra’ila ba.
60
’Yan zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 652.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options