Skip to content
Ezra 1:7-8

Ezra 1:7-8

7
Sai sarki Sairus ya fitar da kayan da suke na haikalin Ubangiji waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga Urushalima ya sa a haikalin allahnsa.
8
Sairus sarkin Farisa ya sa Mitredat ma’aji ya ƙirga su a gaban Sheshbazzar ɗan sarkin Yahuda.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options