Skip to content
Ezekiyel 39:21-22

Ezekiyel 39:21-22

21
“Zan nuna ɗaukakata a cikin al’ummai, kuma dukan al’ummai za su ga hukuncin da zan yi da kuma hannu mai nauyin da zan ɗora a kansu.
22
Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options