Skip to content
Ezekiyel 33:21-23

Ezekiyel 33:21-23

21
A shekara ta goma sha biyu ta zaman bautanmu, a wata na goma a rana ta biyar, wani mutumin da ya gudu daga Urushalima ya zo wurina ya ce, “Birnin ya fāɗi!”
22
To a yamman da ya wuce kafin mutumin ya iso, hannun Ubangiji yana a kaina, ya kuma buɗe bakina kafin mutumin ya iso wurina da safe. Sai bakina ya buɗu ban kuma yi shiru ba.
23
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options