Skip to content
Ezekiyel 31:1-2

Ezekiyel 31:1-2

1
A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na uku a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, faɗa wa Fir’auna sarkin Masar da jama’arsa cewa, “ ‘Da wa za a kwatanta girmanka?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options