Skip to content
Ezekiyel 20:18-19

Ezekiyel 20:18-19

18
Na faɗa wa ’ya’yansu a hamada, “Kada ku bi farillai kakanninku ko ku kiyaye dokokinsu ko ku ƙazantar da kanku da gumakansu.
19
Ni ne Ubangiji Allahnku; ku bi ƙa’idodina ku kuma kula ku kiyaye dokokina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options