Ezekiyel 14:1-3
1
Waɗansu dattawan Isra’ila suka zo wurina suka zauna a ƙasa a gabana.
2
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
3
“Ɗan mutum, waɗannan mutane sun kafa gumaka a cikin zukatansu suka sa mugayen abubuwan sa tuntuɓe a gabansu. Zan bar su, su taɓa nemi ni?