Skip to content
Ezekiyel 11:22-23

Ezekiyel 11:22-23

22
Sa’an nan kerubobi, tare da da’irori kusa da su, suka buɗe fikafikansu, ɗaukakar Allah kuwa tana a bisansu.
23
Ɗaukakar Ubangiji ta haura daga cikin birnin ta sauka a bisa dutse gabas da shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options