Skip to content
Fitowa 9:3-4

Fitowa 9:3-4

3
hannun Ubangiji zai kawo muguwar annoba a kan dabbobinka a gona, a kan dawakanka, da jakuna da raƙuma, da kuma a kan shanunka da tumaki da awaki.
4
Amma Ubangiji zai raba tsakanin dabbobin Isra’ila da na Masar, saboda kada wata dabbar Isra’ilawa ta mutu.’ ”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options